Kafafen watsa labarai sun gwammace su bayar da labarai na wasu matan da aka hallaka a kan wasu - an yi wa daya labarin adalci wajen yada shi sosai, a yayin da kuma aka yi saurin kawar da batun shi.
Gwamnatin Jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya ta ba da umarnin rufe kafofin yaɗa labarai shida saboda zargin saɓa dokokin da gwamnatin ta kafa. Kwamashinan Yaɗa Labarai Ibrahim Dosara ya faɗa wa BBC ...
Masana a Nijar sun duba gudunmawar kafafen yada labarai wajen bunkasa harshen Hausa wanda ake amfani da shi a kasashe 45 albarkacin Ranar Hausa ta Duniya ta bana. Jamhuriyar Nijar ta bi a wannan ...